Adadin wadanda suka harbu da cutar Ebola a DRC ya karu zuwa mutum 933
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci samun hadin kai tsakanin kafofin yada labarai da hukumomin tsaron kasar
Gwamnatin jihar Kano ta yaba da kokarin rundunar sojin ruwa saboda yadda take saka jari mai yawa a harkar bayar da horo ga jami’anta
An bude bikin baje kolin injinan gine-gine a Kenya domin bunkasa hadin gwiwar masana’antu tsakanin Sin da Afrika
'Yan bindiga sun kashe mutane 9 da jikkata wasu 11 yayin wani hari a arewacin Nijeriya