Kungiyar gwamnonin Najeriya ta yi kiran da aka kara adadin yawan albashin ma’aikata zuwa naira dubu dari a matsayin mafi kankanta
Yankin Hong Kong na kasar Sin ya zama cibiyar kula da jarin ketare mafi girma a duniya
Gwamnan jihar Kano ya ce duk da kalubalen rikice-rikicen daba ya sami nasarar cimma kaso 90 na alkawuran da ya daukarwa jama’a
Canada da Sin sun sha alwashin karfafa alaka da bunkasa cudanyar mabambantan sassa
Cibiyar NCDC ta Najeriya ya bayyana sassan kasar 21 dake fuskantar barazanar shigar cutar Ebola