Rundunar sojin Nijeriya ta hallaka ‘yan fashin daji 20 yayin wani samame
UNICEF tare da hadin gwiwa da gwamnatin jihar Kaduna sun kaddamar da shirin lura da lafiyar jama’a na tafi da gidanka
Gwamnatin jihar Yobe ta yi odar kayan aikin gona domin rabarwa kyauta ga manoman dake kananan hukumomi 17 dake jihar
A kalla `yan wasan motsa jiki 20 ne daga jihar Kano suka rasu sakamakon hatsarin mota
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce akwai hadin gwiwa mai karfi tsakaninta da gwamnatin Nijar wajen lura da iyakoki duk da cewa ta fice daga ECOWAS