26-May-2026
26-May-2026
25-May-2026
21-May-2026
20-May-2026
20-May-2026
18-May-2026
18-May-2026
Kwanan nan ne aka gudanar da taron dandalin tattaunawa na matasan kasar Sin masu nazarin batutuwan Afirka na shekarar 2026, mai taken “Koyi da juna a bangaren musanyar al’adu da jama’a tsakanin Sin da Afirka gami da samar da ilimi” a jami’ar koyon harsunan waje ta Beijijng, wato BFSU a takaice, dandalin da ya kasance wata muhimmiyar kafa ta murnar shekarar mu’amalar al’adu da cudanyar jama’a ta Sin da Afirka. Wasu matasan kasar Sin masu nazarin batutuwan Afirka da suka halarci dandalin a wannan karo, sun bayyana ra’ayoyinsu kan hadin gwiwar Sin da Afirka, da burin da suke son cimmawa bisa karatun da suke yi...
26-May-2026
25-May-2026
Duniyar huldar kasa da kasa ta mayar da hankali sosai game da karbar bakuncin da Shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya yi wa takwaransa na Amurka, Donald Trump a ziyarar da ya kawo kasar Sin, a makon da ya gabata. Wani kwakkwaran abu da ya fi bayyana a lokacin ziyarar shi ne kokarin da Sin da Amurka suka jaddada aniyar yi na gina dangantaka mai amfaarwa da za ta dore cikin kwanciyar hankali a tsakaninsu. A cikin duniyar yau mai cike da sauye-sauye da rashin tabbas, yadda wadannan manyan kasashe biyu ke mu’amala na zama ma’auni na zaman lafiya da rage dagulewar al’amura.
20-May-2026
18-May-2026