05-Jun-2026
04-Jun-2026
03-Jun-2026
01-Jun-2026
29-May-2026
28-May-2026
27-May-2026
26-May-2026
Sadiq Muhammad Miji, dan asalin Gombe ne daga tarayyar Najeriya, wanda a yanzu haka yake karatun digiri na biyu a fannin ilimin zane-zanen gidaje wato architecture a turance a jami’ar koyon ilimin gandun daji ta Beijing ko kuma BFU a takaice. A zantawarsa da Murtala Zhang, malam Sadiq wanda ya shigo birnin Beijing tun shekara ta 2024, ya ce ya riga ya saba da yanayin rayuwa a nan kasar Sin, tare da bayyana abubuwan da suka burge shi matuka a nan kasar. Sadiq Muhammad Miji ya kuma bayyana burin da yake son cimmawa...
09-Jun-2026
Yara sun fi bukatar kulawa daga al’umma, ciki kuwa ayyukan ba da tabbaci ga yara masu shan wahala, da marayu da masu nakasa na iya nuna yadda al’umma ke kaunarsu da tausaya musu. A cikin ’yan shekarun nan, kasar Sin na kokarin kyautata tsarin nuna kauna da ba da kariya ga yara, ta hanyar samar da kulawa daga wajen wasu cibiyoyin musamman, da ba da tabbaci ga aikin ba da kariya a bangaren manufofi, da kuma ba da taimako bisa hadin gwiwar dukkan al’umma, domin a ba wa yara masu fama da wahalhalu cikakkiyar kariya a kowane fanni, ta yadda za su iya girma cikin koshin lafiya...
08-Jun-2026
08-Jun-2026
Tun daga ranar 1 ga watan Mayu na bana, Sin ta soke harajin kwastam ga dukkan kasashen Afirka masu huldar diflomasiyya da ita su 53, kuma za ta habaka kayayyakin kasashen Afirka da ake shigowa da su kasar Sin ta hanyar inganta “hanya marar shinge” da sauransu. A cikin shirinmu na yau, bari mu ji ra’ayoyin masana guda hudu daga Sin da Afirka, don kara fahimtar babbar ma’ana ta matakin soke harajin kwastam da Sin ta dauka.
03-Jun-2026