13-Jul-2026
10-Jul-2026
09-Jul-2026
09-Jul-2026
08-Jul-2026
07-Jul-2026
06-Jul-2026
03-Jul-2026
A makon da ya gabata, mun gabatar muku da kashin farko na hirar da muka yi da Dr. Nura Lawal, malami daga jami’ar BUK da ke Kanon Najeriya. Kwanan nan ne Dr. Nura ya kammala aikinsa na koyar wa daliban jami’ar koyon harsunan waje ta Beijing wato BFSU harshen Hausa na tsawon shekara daya, har ya koma gida Najeriya......
14-Jul-2026
A makon da ya wuce, mun fara gabatar muku da labarin Zhu Xuelan, shugabar reshen jam’iyyar JKS na kauyen Shanping na kabilar Yao, da ke cikin kuryar tsaunukan lardin Guangxi dake kudancin kasar Sin. A matsayinta na ’yar asalin kauyen, kuma ’yar kabilar Yao mai kula da fasahar al’adun gargajiya, Zhu Xuelan ta kasance mai damuwa da mazauna kauyenta, kuma tana da jaruntaka da himma. Ta shafe shekaru shida tana kokarin inganta gina hanyar samar da wadata a kauyen, wadda ta kawo karshen matsalar kebewar kauyen saboda rashin sufuri gaba daya. Domin dukkan mazauna kauyen su samu karin kudin shiga tare ta hanyar shayi, ta kara da niyyar karya tsohuwar al’adar wurin da ta yi shekaru dubu ta hana ba wa baki sirrin sarrafa shayi, wato za ta raba ainihin fasahar sarrafa shayin Liubao da iyalinta suka gada har tsawon zuriya hudu kyauta. Matakin da ya jawo rashin fahimta da damuwa daga mazauna kauyen da yawa a lokacin. A cikin shirinmu na yau, za mu ci gaba da kawo muku labarin wannan baiwar Allah,
14-Jul-2026
13-Jul-2026
Kasa da sa’o’i 24, bayan da kungiyar kwallon kafa ta Cabo Verde ta yi ban kwana da gasar cin kofin kwallon kafa da hukumar FIFA ke shiryawa, dan wasan gefe na kungiyar Willy Semedo, cike da damuwa ya bayyana halin da ya shiga, dangane da yanayin fitar su daga gasar ta cin kofin duniya.
09-Jul-2026