31-Jan-2026
30-Jan-2026
29-Jan-2026
28-Jan-2026
27-Jan-2026
26-Jan-2026
22-Jan-2026
22-Jan-2026
A gundumar Chaihu dake garin Zhongxiang na lardin Hubei na tsakiyar kasar Sin, wata matashiya na duke sanye da malafa, tana duba yanayin karas din da ta shuka. Wace ce wannan matashiya? Sunan ta Tian Yu’ai, mai karatun digiri na 2 ta yanke shawarar komawa garinsu bayan kammala jami’a. An haife ta ne a shekarun 1990, kuma ita ce shugabar kungiyar gama kai ta manoman kayan lambu ta Zhongxiang Maotai. Ta shafe shekaru 8 da suka gabata tana raya aikin noman karas a kauyensu. A farkon shekarar 2025 aka karrama ta da lambar yabo ta abar koyi ta kasa.
02-Feb-2026
01-Feb-2026
29-Jan-2026
Shugaban Sin Xi Jinping ya dade yana mai da hankali kan inganta mu’amala tsakanin matasan bangarorin biyu, inda ya sha jadadda cewa, matasa su ne fatan dangantakar Sin da Afirka, kana, matasan Sin da Afirka su ne makomar abokantakar Sin da Afirka. A cikin shirinmu na yau, zan ba ku labarin yadda matasa suka zuba kuzarinsu wajen gina al’umma mai makomar bai-daya ta Sin da Afirka a matsayin muhimmin karfi wajen inganta musayar al’adu da cudanyar jama’a da kuma hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka.
28-Jan-2026