24-Aug-2026
21-Aug-2026
20-Aug-2026
20-Aug-2026
19-Aug-2026
17-Aug-2026
15-Aug-2026
13-Aug-2026
A yau, za mu shiga kauyen Shangwang da ke birnin Zhongshan na lardin Guangdong a kudancin kasar Sin, mu hadu da wata ‘yar kauyen mai tawali’u da juriya, mai suna Gao Daizhen. A cikin shekaru fiye da ashirin da suka wuce, ta tunkari canje-canjen rayuwa, ta kuma dauki nauyin iyalinta baki daya. Ta nuna himma da kwazo, don kasancewa tare da danginta, ta kuma yada alheri ga makwabta. Hakan ya nuna alhaki da jajircewa na mata talakawan kasar Sin a sabon zamanin da muke ciki.
24-Aug-2026
A halin yanzu al’ummun kasar Sin na kara mayar da hankali ga sha’anin wasanni, fannin da baya ga nishadantarwa a shekarun baya bayan nan ke kara samar da damarmaki na bunkasa samar da kudaden shiga.
20-Aug-2026
Shirin Duniyarmu A Yau na wannan makon ya mayar da hankali ne a kan wasu muhimman batutuwa guda biyu, na farko shi ne yanayin tattalin arzikin kasar Sin a watan Yuli, wanda ya nuna juriya da kuzari duk da kalubalen yanayi na rashin tabbas a duniya. Na biyu kuma shi ne game da wani shiri mai ban sha’awa da gwamnatin Sin ta fito da shi wanda a karkashi aka dauki sabbin matakai na musamman don bunkasa sayayya ko cefane a kananan hukomomi da garuruwa har ma da karkara, inda wannan mataki ko tantamu babu zai kara wa tattalin arzikin cikin gida tagomashi da kuma kara fadada cin gajiyar arzikin kasa a lunguna da sako na kasar Sin.
19-Aug-2026
Dr. Musa Abubakar Tadda, dan asalin jihar Kano ne a tarayyar Najeriya kuma mai bincike mai zurfi a fannin fasahar noma, inganta muhalli, da kuma makamashi a birnin Hangzhou na lardin Zhejiang da ke gabashin kasar Sin. A zantawarsa da Murtala Zhang, Dr. Musa Tadda wanda ya shigo kasar Sin tun shekara ta 2017, ya bayyana ra’ayinsa kan yanayin rayuwa da karatu a kasar Sin, da kuma burin da yake son cimmawa bisa karatun da ya yi a kasar...
18-Aug-2026