06-Aug-2026
06-Aug-2026
05-Aug-2026
03-Aug-2026
03-Aug-2026
30-Jul-2026
29-Jul-2026
27-Jul-2026
Shugaban hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA Gianni Infantino, ya sanar da jingine aniyar cefanar da wasu sassan kasuwanci na hukumar, bisa manufar da aka yiwa lakabi da FFE. A ranar Asabar din karshen makon jiya ne Infantino ya sanar da matakin, yana mai cewa FIFA ta dakatar da shirinta na baiwa sassan ‘yan kasuwa damar jagorantar wasu manyan gasannin da FIFA ke gudanarwa, da bude wa ‘yan kasuwa masu jarin waje damar mallakar wasu bangarori na kadarorin hukumar.
06-Aug-2026
Kwanan nan, wakiliyarmu Fa’iza Muhammad Mustapha ta yi wata hira ta musamman da sabon jakadan Najeriya a kasar Sin, Abdulrahman Dambazau. A cikin shirinmu na yau, bari mu waiwayi nasarorin da aka samu a hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Najeriya tun bayan kulla dangantakar diflomasiyya a tsakaninsu, a cikin hirar wakiliyarmu da jakada Dambazau.
05-Aug-2026
Daga masu yawon bude ido da ke ziyartar Sin zuwa ga bakin kasashen waje da suka zabi zama, karatu ko aiki a kasar, mutane da dama suna sauyawa daga zuwa su kalli kasar Sin kawai zuwa fahimtar al’adunta da kuma gwada amfani da wasu daga cikin tsare-tsaren rayuwarta a rayuwarsu ta yau da kullum, inda hakan ke kara habaka kyakkyawar fahimtar da ake wa kasar a fadin duniya, kamar dai yadda a kwanan nan rahoton binciken da Cibiyar Pew ta gudanar ya nuna.
05-Aug-2026
04-Aug-2026