08-Sep-2026
07-Sep-2026
04-Sep-2026
03-Sep-2026
02-Sep-2026
02-Sep-2026
31-Aug-2026
28-Aug-2026
08-Sep-2026
Kwanan nan, jaridar The Guardian ta Najeriya, ta wallafa wani bayani wanda ya jawo hankalin jama’a sosai. Marubucin bayanin, Joseph Onyekwere, edita ne na harkokin labaran musamman, dokoki, da diflomasiyya na jaridar. Ya rubuta bayanin mai taken “Sin mai karfin masana’antu a duniya: Abubuwan da Najeriya za ta karu da su”, bayan ziyararsa a kasar Sin a matsayin daya daga cikin tawagar kafofin watsa labarai ta Najeriya, inda ya bayyana abubuwan da ya ji ya gani a kasar Sin. A cikin shirinmu na yau, bari mu dubi abubuwan da ke kunshe cikin wannan bayanin nasa.
08-Sep-2026
Yayin gasar kasa da kasa ta wasannin mutum-mutumin inji kirar kasar Sin karo na biyu, wadda aka kammala a kwanan nan, wani abun lura shi ne yadda nau’o’in mutum-mutumin inji ke kara shiga sassan rayuwar bil’adama. A lokaci guda kuma, mutane na kara sabawa da ganin yadda mutum-mutumin inji ke karya matsayin bajimta da dan’adam ya kafa.
03-Sep-2026
Shirinmu na makon nan, ya duba yadda harkar fina-finai a kasar Sin ta kasance a lokacin hutun zafi na bana, inda kudaden da aka samu daga gidajen kallon fina-finai suka karu idan aka kwatanta da bara. Ko da yake sakamakon bana bai kai matsayin wanda aka samu a shekarar 2023 ba, wanda ya kafa tarihi, masana sun ce yawan nau’o’in fina-finan da aka samar a bana, da kuma ingancinsu, na daga cikin abubuwan da suka sanya wannan kakar ta kasance mai armashi.
02-Sep-2026