11-Feb-2026
10-Feb-2026
06-Feb-2026
05-Feb-2026
04-Feb-2026
04-Feb-2026
31-Jan-2026
30-Jan-2026
Tun da aka kulla huldar diflomasiyya tsakanin Sin da Najeriya, ya zuwa yanzu, hadin gwiwarsu ta bangaren tattalin arziki da kasuwanci ya yi ta kara inganta, har ma Najeriya ta kasance daya daga cikin muhimman aminan kasar Sin a nahiyar Afirka a fannin kasuwanci da zuba jari, inda jimillar kasuwancinsu ta zarce dala biliyan 28 a bara, adadin da ya karu da kaso 28.3 bisa dari bisa na shekara ta 2024...
10-Feb-2026
Huang Lili da Kang Zhensheng, ma’aurata ne, kuma malamai ne a jami’ar koyar da ilmin aikin gona da na gandun daji da ake kira da Northwest Agriculture & Forestry University (NWAFU), dake lardin Shaanxi na arewa maso yammacin kasar Sin. Ko da yaushe tabbatar da cewa kasar Sin ta tsaya da kafarta wajen samar da abinci ya kasance burinsu ne.
09-Feb-2026
09-Feb-2026
Lokacin da aka kammala wasan karshe, Zhang Shuai ta kece da gudu zuwa abokiyar wasanta Elise Mertens, inda suka rungume juna. A wuri guda cikin shekaru 7 da suka gabata, Zhang Shuai ta cimma zama zakara a gasar wasan kwallon tennis ta Australia Open ta mata mai ‘yan wasa biyu-biyu a karo na farko. A wannan karo, Zhang Shuai, ‘yar wasan kwallon tennis ta kasar Sin mai shekaru 37 da haihuwa ta sake cimma zakara a gasar duk dai a wuri daya, wato filin wasan na Rod Laver.
05-Feb-2026