Language
fb
Shiga
Sin
Afirka
Sharhi
Hotuna
Bidiyo
Tuntubarmu
BincikaBincika
  • Sin ta himmatu wajen raya ci gaban duniya na bai daya

    12-Mar-2026

  • Ana ganin yanayi na tabbas wajen tarukan majalisun kasar Sin

    11-Mar-2026

  • Babu lokacin da aka fi bukatar shawarar GGI ta shugaba Xi a duniya kamar yanzu

    11-Mar-2026

  • Labarin Wakiliyar Majalisar NPC Zhao Mingcui

    10-Mar-2026

  • Mafarkin Kasashen Afrika Zai Tabbata Albarkacin Kasar Sin

    09-Mar-2026

  • Me Ya Sa Aka Ki Karbar Tallafi Daga Kasar Amurka?

    06-Mar-2026

  • Mene ne sirrin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin?

    05-Mar-2026

  • Yadda manyan taruka biyu na Sin ke zamowa madubin turbar ci gaban kasar

    05-Mar-2026

MORE

Bidiyo

Kwadon Baka: Binciken kimiyya a teku mai zurfi
12-Mar-2026
Wang Yi ya gabatar da sabbin ci gaba game da dangantakar Sin da Afirka

Yau Lahadi, an gudanar da taron manema labarai na taron shekara-shekara na majalisar wakilan jama’a ta NPC, inda ministan wajen Sin Wang Yi ya gabatar da sabbin ci gaba game da dangantakar Sin da Afirka. Wakiliyarmu Safiyah Ma ta halarci taron kuma ta tattauna da dan jarida daga kamfanin dillancin labarai na Najeriya wato NAN, Fortune Abang, ku kalli bidiyon don samun karin bayani.

08-Mar-2026

Mafiya Karbuwa

  • Kamfanin Sin ya shimfida hanyar dake farfado da yankunan karkara a Kenya

    A cikin shekarun nan, kamfanin PowerChina Municipal Construction na kasar Sin ko kuma STECOL a takaice, ya gina hanyoyin kwalta na daruruwan kilomita a gundumar Nyamira, wadda ke yammacin kasar Kenya. A ciki kuma, sashe na 643 shi ne hanyar da ta fi wakilci, ya kawo sabbin sauye-sauye ga ci gaban yankunan karkara. A cikin shirinmu na yau, bari mu ji labarin yadda kamfanin Sin ya shimfida hanyar dake farfado da yankunan karkara a Kenya.

    12-Mar-2026

  • Wakiliyar NPC Wang Ying: Farfado Da Karkara Ta Kasuwanci Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Sadarwa

    11-Mar-2026

  • Ya kamata Sin da Afrika su karfafa zama abokan hulda a ko wane yanayi da bude sabon babi na tafiya tare

    A yau shirinmu zai mayar da hankali ne kan dangantakar da ke tsakanin Sin da kuma Afrika, biyo bayan bayanan da Ministan Harkokin Wajen Sin, Wang Yi, ya gabatar a wani taron manema labarai da aka gudanar kwanan nan dangane da kyakkyawar alakar bangarorin biyu. A cikin jawabin nasa, Wang Yi ya bayyana cewa dangantakar abota tsakanin Sin da Afirka ta shafe sama da shekaru 70 tana jure sauye-sauyen da ake samu a siyasar duniya tare da nuna kuzari mai karfi da kuma ci gaba. Ya kuma nuna cewa kasar Sin ta ci gaba da al’adar nan tata tsawon shekaru 36 wadda ministan harkokin wajen Sin ke fara ziyararsa ta farko a sabuwar shekara da zuwa Afirka. Wannan al’ada ce ta diflomasiyya da ke nuna muhimmancin da Sin ke bai wa nahiyar Afirka.

    11-Mar-2026

  • Mai bukata ta musamman na kokarin kyautata rayuwar ‘yan uwanta mata

    Yang Shuting, wata mace ce ‘yar kabilar Miao da aka haifa a shekarun 1990. Garinsu shi ne Chengbu, wata gundumar kabilar Miao mai cin gashin kanta a birnin Shaoyang dake lardin Hunan na tsakiyar kasar Sin. Yang ta samu rauni sanadiyyar wani hatsari a watan Afrilun 2011, kuma tun daga wancan lokaci kafafunta suka daina aiki sanadiyyar matsalar da ta samu a kashin baya, don haka rayuwarta ta koma kan keken guragu. Sai dai Yang ba ta bari hakan ya sanyaya mata gwiwa ba. Maimakon haka, wani sabon kuzari ta samu na rayuwa tun bayan da ta gano duniyar intanet da yadda ake sayar da kayayyaki ta intanet. Haka kuma, ta taimaka wa mata, musamman masu fama da matsaloli da nakasassu ko kuma suke da nakasassu cikin iyalinsu, samun arziki. Yang ta yi imanin cewa, ko wace mace tauraruwa ce, kuma za ta iya cimma burikanta idan ta yi amfani da karfinta, kuma al’umma da ‘yan uwanta suka ba ta isasshen goyon baya.

    09-Mar-2026

EXPLORE MORE

English
Español
Français
العربية
Русский
Documentary
CCTV+

CHOOSE YOUR LANGUAGE

AlbanianShqip
Arabicالعربية
BelarusianБеларуская
Bengaliবাংলা
BulgarianБългарски
Cambodianខ្មែរ
CroatianHrvatski
CzechČeský
EnglishEnglish
EsperantoEsperanto
FilipinoFilipino
FrenchFrançais
GermanDeutsch
GreekΕλληνικά
HausaHausa
Hebrewעברית
Hindiहिन्दी
HungarianMagyar
IndonesianBahasa Indonesia
ItalianItaliano
Japanese日本語
Korean한국어
Laoລາວ
MalayBahasa Melayu
MongolianМонгол
Myanmarမြန်မာဘာသာ
Nepaliनेपाली
Persianفارسی
PolishPolski
PortuguesePortuguês
Pashtoپښتو
RomanianRomână
RussianРусский
SerbianСрпски
Sinhalaසිංහල
SpanishEspañol
SwahiliKiswahili
Tamilதமிழ்
Thaiไทย
TurkishTürkçe
UkrainianУкраїнська
Urduاردو
VietnameseTiếng Việt

DOWNLOAD OUR APP

Copyright © 2024 CGTN.

京ICP备20000184号

京公网安备 11010502050052号

Disinformation report hotline: 010-85061466

  • Terms of use
  • Copyright
  • Privacy policy
  • About us

Our Privacy Statement & Cookie Policy

By continuing to browse our site you agree to our use of cookies, revised Privacy Policy and Terms of Use. You can change your cookie settings through your browser.
  • Privacy Policy
  • Terms of Use
I agree