Language
fb
Shiga
Sin
Afirka
Sharhi
Hotuna
Bidiyo
Tuntubarmu
BincikaBincika
  • Me ya sa tasirin Amerika a idon duniya ke ci gaba da dushewa

    20-Apr-2026

  • Ba za a kai ga fahimtar aikin kawar da talauci na kasar Sin ba in dai ba rikon gaskiya

    20-Apr-2026

  • Shin wace ce ainihin barazana, wadda ake takala ko kuma mai takala?

    20-Apr-2026

  • Ta Hanyar Kyautata Fasahar Makamashi Kasar Sin Na Samar Da Damar Raya Kasa Ga Sauran Kasashe

    17-Apr-2026

  • Gadar Oporoma a jihar Bayelsa ta Najeriya ta kara hada zukatan jama'ar Sin da Najeriya

    16-Apr-2026

  • Zama lafiya ya fi zama dan Sarki!

    16-Apr-2026

  • Bude kofar kasar Sin turba ce ta hadin kan duniya

    15-Apr-2026

  • Tabbas za a kai ga mayar da tsibiran Chagos kasar asalinsu

    14-Apr-2026

MORE

Bidiyo

Mutum mutumin injin “Lightning” ya lashe gasar tseren dogon zango a Beijing
20-Apr-2026
Ana gudanar da bikin fina-finan kasa da kasa na Beijing karo na 16
18-Apr-2026

Mafiya Karbuwa

  • Linet Wambui Kihoro: Daliba ‘yar kasar Kenya da ta shaida yadda ci gaban harkokin jiragen kasa na kasar Sin suka taimakawa kasarta

    A karshen shekarar 2023, wasu daliban kasar Kenya da suke karatu a jami’ar Jiaotong ta Beijing wato BJTU, da ma wasu da suka riga suka kammala karatu daga jami’ar, suka rubutawa shugaban kasar Sin Xi Jinping wasika, ina suka bayyana matukar jin dadin zuwansu kasar Sin, domin koyon ilimin sarrafawa da tafiyar da harkokin kulawa da layin dogo. Sun kuma bayyana fatan zama gadar abota tsakanin Sin da Kenya. A watan Janairun 2024, shugaba Xi Jinping ya ba su amsa wasikar, inda ya karfafa musu gwiwar ci gaba da bayar da gudunmuwa ga raya abotar da ke tsakanin Sin da Kenya da kuma wadda ke tsakanin Sin da Afrika.

    20-Apr-2026

  • Kallo ya koma kan gasar kwallon kafa ta "Su Super League" wadda ke kara samun karbuwa a kasar Sin gabanin bude gasar cin kofin duniya

    Yayin da gasar cin kofin kwallon kafa na duniya wadda hukumar FIFA ke shiryawa take kara karatowa, ita ma gasar kwallon kafa ta ‘yan wasa da ba kwararru ba ta kasar Sin, ko "Su Super League", ta yi matukar jan hankalin sassan duniya. ‘Yan wasa masu fafatawa a gasar, da ‘yan kallo na ta halartar filayen wasa domin nishadantuwa daga wannan gasa mai samun karin farin jini. Yayin da a gefe guda gasar ta "Su Super League" ke kara fadada sayayya, da hada-hadar kasuwanci a yankunan da ake gudanar da ita.

    16-Apr-2026

  • Mai jajircewa a kan cutar kanjamau – Kulawa da kaunar da Hu Minhua ke nunawa na tsawon shekaru

    A watan Maris na shekara ta 2026, wata likita 'yar kasar Sin daga birnin Nanchang na lardin Jiangxi dake kudu maso gabashin kasar mai suna Hu Minhua, wadda ta kware a fagen yaki da cutar kanjamau, ta samu lambar yabo ta fitacciyar mace ta kasa. Hu Minhua, ta shafe shekaru 26 tana jajircewa a fannin kandagarki da maganin cutar kanjamau, inda a ko da yaushe take tsaye a sahun gaba, don kula da masu fama da ciwon. Tana ta yin amfani da kwarewarta ta likitanci, da kulawa da take nunawa, don kawar da son zuciya, da tsoron da mutane ke da shi game da cutar kanjamau, ta kuma shigar da kuzari, da kyakkyawan fata ga mutane masu fama da ciwon kanjamau da ke cikin mawuyacin hali. Har ma ta zama abin koyi a fagen yaki da cutar kanjamau a kasar ta Sin.

    15-Apr-2026

  • Sin a shirye take ta kara taka muhimmiyar rawa wajen samar da zaman lafiya a yankin Gulf

    A yayin da rikice-rikice da rashin zaman lafiya ke ci gaba da ci wa ba wai kasashen yankin ba har ma da sauran sassan duniya tuwo a kwarya, kasar Sin na kara daukar matakin shiga cikin harkokin diflomasiyya domin hada karfi da karfe wajen maido da zaman lafiya. Kwanan nan, firaministan kasar Sin Li Qiang ya gana da Sheikh Khaled bin Mohamed bin Zayed, yarima mai jiran gado na masarautar na Abu Dhabi ta Hadaddaiyar Daular Larabawa (UAE), a nan birnin Beijing. A yayin tattaunawarsu, firaminista Li ya sake tabbatar da shirin kasar Sin na taka rawar gani wajen dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gulf.

    15-Apr-2026

EXPLORE MORE

English
Español
Français
العربية
Русский
Documentary
CCTV+

CHOOSE YOUR LANGUAGE

AlbanianShqip
Arabicالعربية
BelarusianБеларуская
Bengaliবাংলা
BulgarianБългарски
Cambodianខ្មែរ
CroatianHrvatski
CzechČeský
EnglishEnglish
EsperantoEsperanto
FilipinoFilipino
FrenchFrançais
GermanDeutsch
GreekΕλληνικά
HausaHausa
Hebrewעברית
Hindiहिन्दी
HungarianMagyar
IndonesianBahasa Indonesia
ItalianItaliano
Japanese日本語
Korean한국어
Laoລາວ
MalayBahasa Melayu
MongolianМонгол
Myanmarမြန်မာဘာသာ
Nepaliनेपाली
Persianفارسی
PolishPolski
PortuguesePortuguês
Pashtoپښتو
RomanianRomână
RussianРусский
SerbianСрпски
Sinhalaසිංහල
SpanishEspañol
SwahiliKiswahili
Tamilதமிழ்
Thaiไทย
TurkishTürkçe
UkrainianУкраїнська
Urduاردو
VietnameseTiếng Việt

DOWNLOAD OUR APP

Copyright © 2024 CGTN.

京ICP备20000184号

京公网安备 11010502050052号

Disinformation report hotline: 010-85061466

  • Terms of use
  • Copyright
  • Privacy policy
  • About us

Our Privacy Statement & Cookie Policy

By continuing to browse our site you agree to our use of cookies, revised Privacy Policy and Terms of Use. You can change your cookie settings through your browser.
  • Privacy Policy
  • Terms of Use
I agree