30-Jun-2026
29-Jun-2026
25-Jun-2026
24-Jun-2026
18-Jun-2026
18-Jun-2026
18-Jun-2026
17-Jun-2026
A halin yanzu, ana fama da yaduwar cutar Ebola a jamhuriyar demokradiyyar Kongo. A wannan mawuyacin hali da ake ciki, gwamnatin kasar Sin ta yanke shawarar bayar da agajin gaggawa ga kasar, kuma ta tura tawagar kwararrun likitoci zuwa kasar, domin samar da hidimomi da agajin kiwon lafiya. A cikin shirinmu na wannan sati, zan ba ku labarin yadda tawagar kwararrun likitoci ta kasar Sin dake jamhuriyar demokradiyyar Kongo ta yi hadin gwiwa tare da takwarorinsu na yankin don yaki da cutar Ebola.
30-Jun-2026
Deng Chaoyu wata matashiya daga gundumar kabilar Tujia ta Changyang mai cin gashin kanta a Yichang, wani birni a lardin Hubei na tsakiyar kasar Sin. Ta ce wakar tana nuni da cewa, idan mutum ya dage kan abin da yake so, kuma idan ya ba da isasshen lokaci don bunkasa sha'awarsa, ko ba jima ko ba dade, abin zai zama ranarsa, wanda zai zama abin yabawa ga wasu. Deng tana son rubutu da rera waka, kuma ta taimaka wajen zayyana tufafin surfani wadanda ke dauke da kayan adon fasaha na mutanen kabilar Tujia, wadanda aka fi sani da Xilankapu. Ta ba da tata gudunmuwar wajen bunkasa fasaha da al'adun gargajiya na kabilar Tujia.
30-Jun-2026
29-Jun-2026
29-Jun-2026