Hukumar aikin hajji ta Najeriya ta fara rangadin jihohin kasar domin ganawa da masu ruwa da tsaki a shirye shirye aikin hajji 2027
DRC ta ce ta kamo bakin zaren dakile barkewar Ebola duk da ana fuskantar hadarinta
Adadin wadanda suka kamu da cutar Ebola a DR Congo ya zarce 7,000, inda kusan mutane 3,400 suka mutu
Ministan harkokin wajen Masar ya nuna azama na ci gaba da zurfafa hadin gwiwa da kasar Sin
An kammala aikin gina tashar kan tudu ta Habasha da kamfanin kasar Sin ya yi