Shugabannin Sin da Suriname sun yi musayar sakon taya juna murnar cika shekaru 50 da kulla alakar diflomasiyya tsakaninsu
Yawan ribar da manyan masana’antun sarrafa hajoji na kasar Sin suka samu a farkon watanni hudu na bana ya karu da 18.2%
Wang Yi ya jagoranci babban taron kwamitin sulhu na MDD kan "Kiyaye manufa da ka'idojin kundin mulkin MDD"
Sin na jinjinawa kwazon Pakistan na shiga tsakani domin maido da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya
Kasashe 8 sun fidda sanarwar hadin gwiwa da ta soki ministan tsaron Isra’ila