A kalla mutane 318 sun rasu sakamakon harin da wasu dakaru suka kaddamar a gabashin Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo
Sin na taka muhimmiyar rawa wajen wanzar da bunkasar masana’antu a nahiyar Afirka, in ji wani masanin tattalin arziki
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta baiwa jihar Gombe tallafin naira biliyan 60 domin ta gina kasuwar dabbobi da kayan amfani gona ta zamani
Rundunar ’yan sanda a jihar Kano ta kara bullo da matakai da za su kawo karshen fadan Daba
An kashe mutane fiye da 70 a hare-haren da ake zargin makiyaya da kaiwa a tsakiyar Nijeriya