NEMA-hasashe sun tabbatar da cewa sama da al’umomi 178 na fuskantar barazanar ambaliyar ruwa a jihar Kano
Gwamnatin jihar Kebbi za ta bullo da tsarin bayar da rancen ababen hawa ga malaman makarnatu
An gudanar da bikin cika shekaru 70 da samar da rundunar sojin ruwan Najeriya
Masu dauke da cutar Ebola 5 sun warke a DR Congo
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta yi kiran da aka kara adadin yawan albashin ma’aikata zuwa naira dubu dari a matsayin mafi kankanta