Kafar yada labarai ta Afirka ta Kudu: Matakan soke haraji na Sin sun karfafa kokarin hadin gwiwar Sin da Afirka na gina zamanantarwa
Shugaban tarayyar Najeriya ya yabawa majalissar dokokin kasar bisa yadda suka yi kwaskwarima kan dokar zabe cikin tsanaki
Masu hakar ma’adanai 38 sun mutu sakamakon fashewar iskar gas a tsakiyar Nijeriya
Mabukata sama da 200 ne suka amfana da tallafin kayan abinci albarkacin watan Azumi daga wakilan al`ummar Sinawa mazauna Kano
Majalissar sarkin musulmi a tarayyar Najeriya ta tabbatar da ganin watan azumin Ramadan na shekara ta hijira 1447