Sin ta yi kira da a gaggauta tsagaita bude wuta a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo
Xi ya aike da wasikar taya murna ga dandalin tattauna shekarar zaman lafiya da aminci
Kakakin Rasha: Kisan kiyashin Nanjing ya nuna zaluncin ra’ayin nuna karfin soja na Japan
Kasar Sin ta yi kira ga kasashen duniya su taimaka wa kasashen yankin tsakiyar Afrika karfafa tsaronsu
An shigar da wakar gargajiya ta Yimakan ta Sin cikin jerin sunayen kayan misali na al’adun tarihi da aka gada daga kaka da kakanni