Kasar Sin ta janyo hankalin dimbin al’ummun kasashen waje domin gudanar da yawon shakatawa A shirinmu na yau, za mu mai da hankali ne kan aikin yawon shakatawa a kasar Sin. An ce a farkon rabin shekarar bana, yawan al’ummun kasashen waje da suka shigo kasar Sin ya kai miliyan 14 da dubu 635, adadin da ya karu da kaso 152.7% bisa na shekarar bara. Wannan batu ya nuna yadda kasar Sin ke janyo hankalin karin mutane masu yawon shakatawa na kasashe daban daban.
By continuing to browse our site you agree to our use of cookies, revised Privacy Policy and Terms of Use. You can change your cookie settings through your browser.