03-Mar-2026
03-Mar-2026
02-Mar-2026
02-Mar-2026
03-Feb-2026
19-Jan-2026
19-Jan-2026
05-Jan-2026
Yayin da jiragen yakin Amurka da Isra'ila ke ci gaba da kai hare-hare a Iran, ita ma Iran ta ci gaba da mayar da martani kan sansanonin sojin Amurka na Gabas ta Tsakiya da kuma kasar Isra'ila, lamarin da ya janyo mafi yawan yankin ya shiga wani yanayi mai hatsarin gaske na daukar fansa. Daga Beirut zuwa Dubai, daga Kuwait zuwa Qatar, fararen hula na fuskantar karuwar asarar rayuka, da fuskantar cikas ga rayuwar yau da kullum musamman ma bisa yadda lamarin ke faruwa a cikin watan azumin Ramadan da al’ummar galibin kasashe Gabas ta Tsakiya ke bukatar kyautatuwar rayuwa saboda azumi, kana ana fuskantar tsananin rashin tabbas game da abin da zai iya biyo baya.
04-Mar-2026
03-Mar-2026
03-Mar-2026
Usman Kasim, dan asalin jihar Taraba ne daga tarayyar Najeriya, wanda a yanzu haka yake karatun digiri na biyu a fannin kasuwancin kasa da kasa a jami’ar BISU a takaice da ke birnin Beijing na kasar Sin. A zantawarsa da Murtala Zhang, malam Usman Kasim, wanda ya shigo kasar Sin a watan Agustar bara wato shekara ta 2025, ya bayyana ra’ayinsa kan yanayin rayuwa da karatu a kasar, da fahimtarsa game da ci gaban da kasar Sin ta samu a fannoni daban-daban...
03-Mar-2026