DRC ta ba da rahoton bullar Ebola a larduna 5, yayin da adadin masu dauke da cutar ya kusa kai 1,900
An kaddamar da katafaren kamfanin hakowa da sarrafa sinadarin Litiyom a jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara ya kaddamar da rabon takin zamani da maganin kwari ga manoma domin aikin daminar bana
Hukumar kare hamada da zaizayar kasa a tarayyar Najeriya ta ce ta reni kananan bishiyoyi miliyan 48 domin dasawa a shiyyar arewacin kasar
Algeria ta mayar da jakadanta kasar Mali bayan takaddamar jirgi mara matuki