Kotun koli a Kamaru ta umarci a sake gudanar da shari’ar jagororin ‘yan a-waren kasar
Bangarori biyu dake artabu a Sudan sun zargi juna da kaddamar da harin jirgi marar matuki a Chadi
An gudanar da dandalin kafofin watsa labarai na Sin da janhuriyar dimokaradiyyar Congo a birnin Kinshasa
Sojojin Najeriya sun hallaka sama da mayakan ISWAP 60
Rundunar ’yan sandan jihar Kano: ta shirya tsaf wajen tabbatar da ganin an yi bukukuwan salla lafiya