’Yan bindiga sun kai hari kan wata makarantar sakandaren ’yan mata a Nijeriya tare da sace dalibai fiye da 10
Akalla mutane 40 sun rasu sakamakon karyewar gada a wata mahakar ma’adani a jamhuriyar dimokaradiyyar Congo
Najeriya da Benin sun sha alwashin kara mayar da hankali wajen tabbatar da tsaro a mashigin ruwan tekun Guinea
An kaddamar da shirin noman rani na Alkama na shekara ta 2025-2026 a jihar Borno
Sin ta bayyana damuwa dangane da matakin Amurka na ingiza daftarin tsawaita aikin tawagar UNISFA