EU ta bukaci da a yi kwaskwarima ga tsarin shari’a da dokokin da suka shafi zabe a Najeriya kafin babban zaben kasar na 2027
AU ta kaddamar da wani shiri na shekaru 10 don inganta ilimi a Afirka
Hukumar kwastam a tarayyar Najeriya ta kame wasu kwantainoni makare da kakin soja da na sauran jami’an tsaro
Gwamnan jihar Borno ya isa jamhuriyyar Nijar don tattauna batun tsaron kan iyaka
Afirka ta Kudu ta nemi Isra'ila ta gaggauta sakin masu fafutuka na tawagar jiragen ruwa da suka nufi Gaza