Rundunar sojin ruwan Najeriya za ta kafa sansaninta a jihar Taraba domin kare mishigar ruwan dake tsakanin jihar da jamhuriyyar Kamaru
Gwamnatin tarayyar Najeriya za ta fara gudanar da sabon kididdigar adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a kasar
Hukumar NIHSA ta fitar da hasashen ambaliyar ruwa a jihohin Najeriya 14
Shiyyar Kano da Jigawa na hukumar Kwastam ta kasa ya tara kudin shigar da suka kai sama da naira biliyan 63 a cikin watanni shida
Kamaru da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da UNHCR sun tattauna game da yiwuwar mayar da karin ‘yan gudun hijira gida