Sojojin Najeriya sun hallaka mayakan ‘yan ta’adda da dama a jihar Borno ta arewa maso gabashin kasar
Gwamnonin shiyyar arewacin Najeriya sun gamsu da ci gaban da aka samu a shiyyar cikin shekaru biyun da suka gabata
Gwamnatin jihar Adamawa ta gudanar da taron gaggawa da jami’an hukumar NEMA a game da annobar ambaliyar ruwa a jihar
Hukumar kwastam ta Najeriya ta dauki matakan karfafa alaka da takwararta ta kasar China
Mutane a kalla biyar sun rasu kana wasu da dama sun jikkata sakamakon ambaliyar ruwa a jihar Adamawa ta arewacin Najeriya