Nijar na bikin ranar kasa ta kungiyoyin ONG/AD karo na 4 a yau Litinin
A kalla mutane 318 sun rasu sakamakon harin da wasu dakaru suka kaddamar a gabashin Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta baiwa jihar Gombe tallafin naira biliyan 60 domin ta gina kasuwar dabbobi da kayan amfani gona ta zamani
An kashe mutane fiye da 70 a hare-haren da ake zargin makiyaya da kaiwa a tsakiyar Nijeriya
Wasu `yan kasuwar kasar Sin sun nuna sha`awar kafa kamfanin harhada Babura masu kafa uku a jihar Kano