An bukaci cibiyoyin binciken ayyukan gona a Najeriya da su samar da irin shuka da zai iya jure kowanne irin yanayi
Kungiyoin sa kai: Fararen hula 31 ne dakarun RSF suka kashe a Omdurman na Sudan
Firaministan Somaliya ya yi wa majalisar ministoci garambawul
Kotun tsarin mulkin Gabon ta tabbatar da Nguema a matsayin shugaban kasa da gagarumin rinjaye
Gwamnatin jihar Borno ta bayyana damuwa bisa sake bullar kungiyar Boko-Haram a yankin tafkin Chadi da tsaunin Mandara.