Rundunar sojojin Najeriya ta yi hadin gwiwar hallaka mayakan IS a kalla 20
AU ta bayyana damuwa game da barkewar cutar Ebola a janhuriyar dimokaradiyyar Congo da Uganda
EU da Ecowas za su taimakawa Najeriya wajen dakile matsalolin safarar miyagun kwayoyi da kuma ta’ammali da kwayoyin
Cibiyar CDC ta Afirka ta yi gargadi kan babbar barazanar yaduwar cutar Ebola a yankin
Wasu mahara sun hallaka jami’in wata makaranta tare da sace dalibai da dama a jihar Oyo ta kudu maso yammacin Najeriya