Gwamnatin tarayyar Najeriya ta kaddamar da aikin gyaran wasu manyan hanyoyi mota a wasu yankuna na jihar Borno
Tawagar jami’an lafiya ta Sin ta kafa cibiyar horar da ma’aikatan jinya a Saliyo
Adadin mata dubu 5,200 ne suka amfana da tallafin naira dubu 50 kowanne domin fadada sana’o’insu a jihar Kano
Gwamnatin jihar Sakkwato ta kashe Naira biliyan 7.7 wajen sayo takin zamani domin rabawa ga manoman jihar kyauta
An bude ofishin hedkwatar ECOWAS da Sin ta gina