DRC ta ba da rahoton bullar Ebola a larduna 5, yayin da adadin masu dauke da cutar ya kusa kai 1,900
UNICEF da gwamnatin jihar Jigawa za su kara karfin alakarsu wajen kyauta rayuwar yara da sauran ayyukan gina al’umma
An kaddamar da katafaren kamfanin hakowa da sarrafa sinadarin Litiyom a jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara ya kaddamar da rabon takin zamani da maganin kwari ga manoma domin aikin daminar bana
Hukumar kare hamada da zaizayar kasa a tarayyar Najeriya ta ce ta reni kananan bishiyoyi miliyan 48 domin dasawa a shiyyar arewacin kasar