Wakilin Sin ya yi kira da a samar da yanayin kwanciyar hankalin siyasa a yammacin Afirka da yankin Sahel
Kamaru da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da UNHCR sun tattauna game da yiwuwar mayar da karin ‘yan gudun hijira gida
Gwamnatin Zambia ta kulla yarjejeniyar gina tashoshin samar da lantarki ta hasken rana a mazabun kasar
A kalla kananan manoma 120 na jihar Borno suka amfana da kyautar kayan aikin gona daga gwamnatin jihar
DRC ta ba da rahoton bullar Ebola a larduna 5, yayin da adadin masu dauke da cutar ya kusa kai 1,900