Rwanda da DRC sun koma Geneva domin ci gaba da tattaunawar zaman lafiya
Kasar Afrika ta Kudu ta yi watsi da matakin da Amurka ta dauka na sanyawa ’yan kasar takunkumin hana biza
Hukumar raya kogunan Hadeja da jama’are ta horas da mata dabarun noman kayan lambu a cikin gidajen su
Hukumomin kwastam na kasashen Najeriya da Benin za su zamanantar da tsarin ayyukan akan iyakokin Seme da Krake domin saukaka hada-hadar kasuwanci
Ministan yada labarai na Najeriya ya ce kasar ta kama hanyar yin karfi wajen sarrafa albarkatun da ake samarwa a sassan kasar daban daban maimakon fitarwa waje