Ministan tsaron Najeriya ya kaddamar da sabbin motoci masu silke da gwamnatin Sakkwato ta sayo
Taron gwamnoni 19 na arewacin Najeriya ya kaddamar da hukumar amintattu na asusun tabbatar da tsaro a shiyyar
Rundunar sojin kasar Mali ta kashe ’yan ta’adda sama da 200
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Jigawa ta ce kananan hukumomi 20 ne a jihar suka fuskanci iftila`in iska mai karfin gaske
Sin da Tanzania da Zambia sun karrama jaruman Sinawa a bikin cika shekaru 50 da kafa layin dogo na TAZARA