Adadin wadanda suka kamu da cutar Ebola ya karu zuwa 1,406 ciki har da 438 da cutar ta hallaka a jamhuriyar dimokaradiyyar Congo
Mamakon ruwan sama a birnin Abidjan ya yi sanadiyar mutuwar mutane 59
Ana ci gaba da aikin sake tsugunar da wasu ’yan gudun hijira a jihar Borno
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shetima ya yaba da kokarin gwamnatin Jigawa wajen fadada kofofin zuba jari ga ’yan kasuwa
Hukumar CIDCA ta ce taimakawa fannin wasanni wani muhimmin dandali ne na hadin gwiwa mai amfani tsakanin Sin da Afirka