Kasar Sin na maraba da shirin tsagaita wuta a rikicin Iran
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin kawo karshen matsalar karancin ruwan sha a birni da kewaye
Shugaban tarayyar Najeriya ya bukaci al’ummar kasar da su hada kai da ’yan sanda wajen maganin matsalolin tsaro
Kasar Sin ta bukaci a sassauta yanayin rikicin Iran bayan Amurka ta sanya wa Iran din wa’adin cimma yarjejeniya
Sojojin Somaliya sun kashe mayakan al-Shabaab 12 a yankin kudu maso yammacin kasar