Sin ta yi kira da a inganta karfin yaki da ta'addanci tsakanin kasashen yankin yammacin Afirka da Sahel
An bukaci da a yi hadin gwiwar dakarun soji na musamman domin tabbatar da tsaro a yankin tafkin Chadi
Gwamnatin jihar Kebbi:nan gaba kadan daliban da aka sace za su koma hannun iyayensu
Afirka ta Kudu ta shirya karbar bakuncin taron shugabannin kungiyar G20
’Yan bindiga sun kai hari kan wata makarantar sakandaren ’yan mata a Nijeriya tare da sace dalibai fiye da 10