ECOWAS za ta aike da jami’an sa ido kimanin 100 zuwa Cape Verde domin shaida zaben ‘yan majalisar dokokin kasar
Majalissar masarautar Damaturu a jihar Yobe ta gudanar da addu’o’in musamman na zaman lafiya da kariya daga hare-haren ’yan bingida
Gwamnatin jihar Jigawa na shirin fadada saka jarinta a harkar kiwon kifi
Gwamnatin jihar Taraba ta ce kafin watan Yunin 2027 aikin hanyar da ta tashi daga Gembu zuwa kasar Kamaru zai kammala
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci samun hadin kai domin dakile yaduwar bayanan karya da na yaudara a kasa