Sin ta yi kira da a gaggauta tsagaita bude wuta a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo
Xi ya aike da wasikar taya murna ga dandalin tattauna shekarar zaman lafiya da aminci
Kakakin Rasha: Kisan kiyashin Nanjing ya nuna zaluncin ra’ayin nuna karfin soja na Japan
Kasar Sin ta yi kira ga kasashen duniya su taimaka wa kasashen yankin tsakiyar Afrika karfafa tsaronsu
Shugabannin Sin sun yi taron koli na tattauna aikin raya tattalin arziki don tsara abubuwan da za a aiwatar a 2026