Iran ta yi gargadin ramuwa mai muni idan aka kai hari kan ababen more rayuwa na kasar
Kasar Sin za ta hada hannu da kasar Rasha wajen yayyafawa rikicin Gabas ta Tsakiya ruwan sanyi
Iran ta yi gargadin kaddamar da munanan hare-hare a yankinta bayan da shugaban Amurka ya baiwa kasar wa’adin sa’o’i 48 don cimma matsaya
An sace mutane sama da 150 a jihar Zamfara ta arewacin Najeriya
Kuri’ar jin ra’ayoyi ta nuna yanzu duniya ta fi mutunta Sin fiye da Amurka