Gwamnatin Chadi ta sanar da rufe gaba dayan hanyoyin da suka ratsa kan iyakar dake tsakaninta da Sudan
Babban hafsan tsaron Najeriya ya kaddamar da rundunar musamman ta tabbatar da tsaro a jihar Kwara
Gwamnatin jihar Zamfara ta sayo manyan motoci masu sulke da jirage marasa matuki domin kyautata sha`anin tsaro a jihar
Rundunar yan sandan Najeriya ta sami nasarar kara yawan rundunoninta na musamman da suka kware wajen aikin kwantar da tarzoma
Kafar yada labarai ta Afirka ta Kudu: Matakan soke haraji na Sin sun karfafa kokarin hadin gwiwar Sin da Afirka na gina zamanantarwa