Kamfanin Sin ya kammala aikin layin dogo mai nauyi a kan hamada irinsa na farko a Afirka
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta ce ta yi tsarin da ayyukan ta`addanci za su ragu da kaso mafi rinjaye a cikin wannan sabuwar shekara
Gwamnan jihar Kano ya sanya hannun kan dokar kasafin kudin wannan shekara ta 2026 wadda za ta fara aiki daga yau
Mali ta dauki matakan takaita shigar da Amurkawa kasarta don mai da martani
Mamady Doumbouya ya lashe zaben shugaban kasar Guinea