Mabukata sama da 200 ne suka amfana da tallafin kayan abinci albarkacin watan Azumi daga wakilan al`ummar Sinawa mazauna Kano
Majalissar sarkin musulmi a tarayyar Najeriya ta tabbatar da ganin watan azumin Ramadan na shekara ta hijira 1447
Shugabannin Afrika sun yi kira da a sauya karfin nahiyar zuwa ayyuka masu samar da riba
Algeria da Niger sun lashi takobin zurfafa dangantakarsu da sake farfado da aikin shimfida bututun iskar gas
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci bikin kaddamar da ayyuka na biliyoyin Naira a jihar Adamawa