09-Jun-2026
05-Jun-2026
04-Jun-2026
03-Jun-2026
01-Jun-2026
20260609-Yamai
00:00
1x
Sadiq Muhammad Miji, dan asalin Gombe ne daga tarayyar Najeriya, wanda a yanzu haka yake karatun digiri na biyu a fannin ilimin zane-zanen gidaje wato architecture a turance a jami’ar koyon ilimin gandun daji ta Beijing ko kuma BFU a takaice. A zantawarsa da Murtala Zhang, malam Sadiq wanda ya shigo birnin Beijing tun shekara ta 2024, ya ce ya riga ya saba da yanayin rayuwa a nan kasar Sin, tare da bayyana abubuwan da suka burge shi matuka a nan kasar. Sadiq Muhammad Miji ya kuma bayyana burin da yake son cimmawa...
Yara sun fi bukatar kulawa daga al’umma, ciki kuwa ayyukan ba da tabbaci ga yara masu shan wahala, da marayu da masu nakasa na iya nuna yadda al’umma ke kaunarsu da tausaya musu. A cikin ’yan shekarun nan, kasar Sin na kokarin kyautata tsarin nuna kauna da ba da kariya ga yara, ta hanyar samar da kulawa daga wajen wasu cibiyoyin musamman, da ba da tabbaci ga aikin ba da kariya a bangaren manufofi, da kuma ba da taimako bisa hadin gwiwar dukkan al’umma, domin a ba wa yara masu fama da wahalhalu cikakkiyar kariya a kowane fanni, ta yadda za su iya girma cikin koshin lafiya...
08-Jun-2026
02-Jun-2026
07-Jun-2026
28-May-2026